Manyan Labarai A Yau
Sauya sheka a fagen siyasar Najeriya ba sabon abu ba ne. Gwamnoni da dama na jam'iyyar PDP sun koma APC lokacin da suke kan kujera. Wasu na sauya shekar ne don zabe.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana cewa zai ci gaba da zama daram a PDP. Ya ce ba ya jin haushin Ifeanyi Okowa kan komawa APC.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya zuwa kotu kan sauya shekar gwamnan jihar Delta zuwa APC. Ta bayyana cewa ba ta yarda da sauya shekar ba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa tsoon dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar zai fice daga jam'iyyar.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Abdullahi Ganduje ya jagoranci kaddamar da masallacin Juma’a da ministar Abuja, Dr. Mariya ta gina a Bunkure, inda ya yabawa kokarinta wajen ci gaban addini.
Rikicin siyasa ya ɓarke tsakanin gwamnan jihar Neja, Bago da mataimakinsa Yakubu Garba, wanda aka ce ya fara kwashe kaya daga gidan gwamnati, da zummar barin aiki.
Bayan yada jita jitar cewa an kama Ahmad Isa mai Brekete Family, abokin aikin shi ya tabbatar da cewa ba kama shi aka yi ba. Ya ce Ordinary President ya tafi hutu ne
Manyan Labarai A Yau
Samu kari