Manyan Labarai A Yau
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya bayyana cewa 'yan Najeriya na shan wahala a karkashin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun hallaka dan bindiga daya tare da kwato bindiga.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari, ya bayyana cewa a shirye yake ya ba ds bayani kan yadda ya gudanar da shugabancinsa a kamfanin na mai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yarda da kalubalen rashin tsaron da ake fama da shi a kasar nan. Ya ce dole sai an kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Kungiyar PAPSD ta nuna rashin jin dadin kan kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar Zamfara. Ta bayyana cewa akwai siyasa a cikin lamarin.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), sun tsare tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kolo Kyari, bayan fara bincike.
'Yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a wani sansanin sojoji da ke jihar Yobe. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojojo tare da lalata kayayyakinsu masu yawa a harin.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya tabo batun wanda zai gaje shi a kujerar gwamnan jihar. Ya nuna cewa ba shi da hurumin yanke wannan hukuncin.
APC ta samu ƙaruwa da tsohuwar ƴar takarar mataimakiyar gwamna a inuwar PDP, Dr Emana Ambrose-Amawhe ta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki a Kuros Riba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari