Manyan Labarai A Yau
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa babu jam'iyyun siyasa da za a samu a jihar Akwa Ibom a 2027. Ya ce PDP ta tarwatse.
Kotun Ebonyi ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutum hudu da suka hada baki suka kashe Chinonso Elom, wani matashi dan Ngbo, a ranar 5 ga Fabrairu, 2023.
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Wasu daga cikin sanatocin da aka zaba a karkashin jam'iyyar adawa ta PDP sun sauya sheka zuwa APC. Sun ba da mabambantan ra'ayoyi kan dalilansu na ficeqa daga PDP.
Jam'iyyar SDP ta sanar da naɗa sababbin mataimakan shugaban jam'iyya na ƙasa yayin da batun kawancen ƴan adawa domin kayar da Tinubu ke ƙara kankama.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa ya yaba da nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'addan Boko Haram. Ya ba su kyautar kudi.
EFCC ta gurfanar da ɗan China a Legas bisa zargin ta'addanci ta intanet. Kotu ta tura shi kurkuku. A Jos, an ɗaure wasu 'yan China 4 shekaru 5 kan hakar ma'adinai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Plateau. Miyagun sun hallaka mutane takwas a harin da suka kai a cikin dare.
Jama'a da dama sun rasa muhallansu yayin da aka yi wata guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama a wasu sassan jihar Katsina, ciki har da wasu sababbin ma'aurata.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari