Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar NNPP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya daina tankawa Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce so yake ya yi a rika kula shi don ya yi suna.
An samu wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Lamarin ya auku me bayan wani jirgi da yake dauke da fasinjoji ya kife a tsakiyar kogi yana cikin tafiya.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Umar Sani, ya kawo dalilan da suka sanya ya kamata yankin Arewa ya fi dacewa ya marawa Goodluck Jonathan fiye da Peter Obi baya a 2027.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta shawarci matasan yankin Arewa da su yi taka tsan-tsan da madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta masu hadaka ta yi magana kan dan takarar shugaban kasan da take goyon a zaben 2027. Ta bayyana cewa duk mai son yin takara tana tare da shi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe bata garin ne bayan sun yi musu kwanton bauna.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi magana kan lafiyar ubangidansa. Bwala ya ce ya fi shugabanni da dama lafiyar kwarin jiki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda raga-raga a sassa daban-daban. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da kwato makamai.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, bayan ya soki gwamnatin Shugaɓa Bola Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari