Manyan Labarai A Yau
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki kan wasu manoma dake tsaka da gudanar da aiki a gonakinsu a jihar Katsina. Sun hallaka mutum uku har lahira.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya yi magana kan zargin da aka jefe shi da shi na cewa ya gana da Shugaba Bola Tinubu a birnin Rome.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), ta ja kunnen mahajjatan Najeriya kan daukar abubuwan da suka bace yayin da suke gudanar da aikin zagaya Ka'aba a Saudiyya.
Shugaban kasar Cote d'Ivoire, Alassane Ousttara ya samu halartar taron majalisar ministoci. An gudanar da taron ne yayin da ake yada jita-jitar juyin mulki.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na SDP, Adewole Adebayo ya nesanta jam'iyyar daga shiga wata tattaunawar haɗaka ko tura El-Rufai a matsayin wakili.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ba gwamnatin tarayya shawarar kammala gyaran madatsar ruwan Kashimbila da ke Taraba.
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya nuna muhimmancin da ke tattare da masu zuba hannun jari na cikin gida.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya numa takaicinsa kan ayyukan 'yan ta'adda. Ya ce yanzu sun fi sojojin da ke fagen daga kayan aiki.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sake kai harin ta'addanci a jihar Kogi. Miyagun sun yi awon gaba da wasu mutanen da ba su hawa ba, ba su san sauka ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari