Manyan Labarai A Yau
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya sha alwashin yin aiki tukuru don tabbatar da nasarar mai girma Bola Tinubu a 2027.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an samu nasarori sosai a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan tsaro.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya hango matsayar gwamnoni kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ya ce babu wanda zai yi adawa.
Gwamna Nwifuru ya dakatar da kwamishinoni 25 da wasu jami’ai 60 saboda rashin halartar taro, ya umarci su tafi hutu na wata guda ba tare da albashi ba.
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta ce gwamnoni a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun amince za su haɗe da ƴan adawa domin ceto ƙasar nan a zaɓen 2027.
An cakawa jami’ar hukumar NSCDC Akpan Blessing wuka a Abuja, kuma asibitoci sun ki karɓarta saboda babu rahoton ‘yan sanda har dai daga karshe rai ya yi halinsa.
Masu ruwa da tsaki a al'ummar Arewa maso Yamma sun miƙawa kwamitin Majalisar Dattawa buƙatarsu ta ƙara kirkiro sababbin jihohi takwas a yankinsu.
Fadar shugaban kasa ta taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai bayan dakatar da shi daga jam'iyyar SDP. Ta yi masa shagube mai zafi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari