Manyan Labarai A Yau
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Plateau. Sojojin sun hallaka wasu daga cikin 'yan bindigan bayan sun yi musu kwanton bauna.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wik, ya yi martani mai zafi ga Sule Lamido bayan ya zarge shi da zama annoba ga jam'iyyar adawa ta PDP.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi murnar cika shekara 60 a duniya, ya tuna gudummawar da ya bai wa Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da APC kan yunkurin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ta ce suna tsoron faduwa a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Sokoto ta samu koma baya bayaɓn wasu manyan siyasa sun sauya sheka zuwa APC. Sun samu tarba daga Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya bayyana cewa jam'iyyar za ta dauki matakin ladabtarwa kan masu haddasa rikici a cikinta.
Gwamnonin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya sun zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da wasu dabaru don ganin an kawu rabuwar kai a cikin jam'iyyun adawa.
Fashewar bam a barikin sojoji na Mogadishu ta kashe ɗan kunar bakin wake, mutum ɗaya ya jikkata. NEMA, 'yan sanda da sojoji sun dauki matakin gaggawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ƙara wa mu kadadroin da aka far kwace a Abuja wa'adin kwanaki 14 su biya bashin da ake binsu, ya dakatar da Nyesom Wike.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari