Manyan Labarai A Yau
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka babban kwamandan Boko Haram da ake nema.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya bayyana cewa ɗan sandan da ke gadin mahaifiyarsa ne ya harbi ƴar uwarsa, Atsi Kefas a hanyarsu ta zuwa Abuja daga Jalingo.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa yana da shejsra 10 a duniya aka kashe mahaifinsa lokacin wani rikicin addini a jihar Kaduna a 1992.
#EndBadGovernance za su yi zanga-zanga a ranar 12 ga Yuni, suna masu zargin Tinubu da lalata tattalin arziki da kuma take ‘yanci a cikin mulkin dimokuradiyya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa ba za a kawo karshen matsalar rashin tsaro ba sai an magance masu ba 'yan bindiga bayanai.
Jami'an tsaro na hukumar DSS da sojoji sun yi gumurzu da 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Rahotanni sun nuna cewa babu wanda ya rasa ransa yayin da ɗakin jarabawa ya rufta kan ɗalibai a makarantar gwamnatin Namne a Taraba, wasu sun samu raunuka.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a fadar wani basarake da ke jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da basaraken yayin harin.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa tun bayan hawansa mulki, bai karbo bashin ko sisin kobo ba. Ya bayyana cewa ya tsuke bakin aljihun gwamnati.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari