Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna alhini kan rasuwar 'yan wasa a hatsarin mota. Ta ba iyalansu tallafin kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci 'yan Najeriya da su kai zuciya nesa kan gwamnatinsa. Ya bayyana cewa tabbas akwai alamun nasara daga karshe.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ayyana ranar hutu don jimamin rasuwar 'yan wasan da suka yi mummunan hatsarin mota.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya koka kan matsalar rashin ingantaccen shugabanci a Najeriya. Ya nuna cewa mulki a yanzu yana hannun baragurbi.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya shirya gwangwaje ma'aikata don bukukuwan babbar Sallah. Gwamnan ya umarci a biya su albashin watan Yunin 2025.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan matsalar talaucin da ake fama da ita a kasar nan. Sanusi II ya ce shugabanni ba su san menene talauci ba.
Oniroko na Irokoland, Sunmaila Olasunkanmi Abioye Opeola ya riga mu gidan gaskiya, masarauta ta ce za a yi masa jana'iza yau Asabar a jihar Oyo da ke Kudu.
Hadimin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Bayo Onanuga, ya bayyana masu masu dora alhaki kan shugaban kasan a matsayin masu saurin manta abubuwan da suka faru.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari