Manyan Labarai A Yau
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da mutane kusan 200 a kan babban titin hanyar Kadina zuwa Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu daga cikin kwamnandojin kungiyar ISWAP a jihar Borno. An hallaka su ne yayin wata musayar wuta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari da mayakan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Tsohon abokin takarar Muhammadu Buhari, Fasto Tunde Bakare, ya yi magana kan ziyarar da ya kai wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce sun tattauna batutuwa.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta tura dakaru na musamman 28,000 a sassan Najeriya domin tabbatar da an yi shagalin sallah cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali.
Karamin ministan tsaro, Alhaji Bello Matawalle, ya yi rabo ga mambobin jam'iyyar APC a jihar Zamfara. Matawalle ya raba musu kyautar raguna don bukukuwan Sallah.
Gwamnatin jihar Jigawa ta samu nasarar tsaftace bangaren ma'aikatanta. Gwamnatin ta gudanar da bincike inda ta gano dubunnan ma'aikata na bogi da ke karbar albashi.
Wani matashi mai suna, Sabi'u Usman Saurayi, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu safarar koda. Ya bayyana cewa da kyar ya tsallake rijiya da baya a hannunsu.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 2023, Umar Ardo, ya samo mafita ga 'yan hadaka kan shirin kifar da Tinubu a 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari