Manyan Labarai A Yau
‘Yan sandan Kaduna sun kama mutane uku a Soba da Giwa, sun kwato bindigogi 8 da babura 4 na sata, tare da dakile ayyukan ta’addanci da barna a jihar.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya saba jawo cece-kuce kan irin matakan da yake dauka a gwamnatinsa. Na baya-bayan nan shi ne umarnin kulle gidan rediyo.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin bai wa matasa rancen kuɗi har N200,000, za a fara da yan NYSC.
Shugaban cocin RCCG, Pastor Adeboye ya ce zai mutu ranar Lahadi bayan ibada, ya ci sakwara, ya kuma bukaci Kiristoci su dage wajen neman hakkinsu da yaƙar zalunci.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da ambaliya a Abuja da wasu jihohin Arewa da Kudu ranar Juma’a, ta gargadi jama’a da hukumomi su dauki matakan kariya.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya koka kan sulhun da ake yi da 'yan bindiga a wasu jihohi. Ya ce hakan ya sanya suka kwararo jihar Neja.
An yi rashin wani tsohon sanata a jihar Neja. Sanata Ibrahim Musa wamda ya wakilci Neja ta Arewa, ya yi bankwana da duniya bayan ya yi rashin lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan dakarun sojoji a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka soja tare da raunata wasu jami'ai.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari