Manyan Labarai A Yau
Hajiya Maryam Sani Abacha ta fito ta yi magana kan zargin da ake yi na cewa mijinta, marigayi Sani Abacha ya sace dukiyar Najeriya lokacin da yake shugaban kasa.
Dakarin sojojin Najeriya sun samu tarin nasarori a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabas. Sun samu nasarar hallaka wani shugaba a ISWAP.
Tsohon mai magana da Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Segun Showunmi, ya ziyarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a birnin Legas.
Wasu rahotanni sun bazu wadanda ke nuna cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kai farmaki kan tsohon babban hafsan sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyauta mai tsoka a kasa mao tsarki. Ya ba su kudade domin yin guzuri zuwa gida.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bikin zagayowar ranar dimokuradiyya. Gwamnatin ta bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da kare dimokuradiyya.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi ta'asa bayan sun sace wani malamin addinin Kirista a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kuma hada da wasu matafiya.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman, ya bukaci Alhazan Najeriya da su saka shugabannin Najeriya a cikin addu'o'in da suke yi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari