Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta shirya daukar matakin shari'a kan abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da jam'iyyar PDP ta yi a kan Bello Matawalle.
Air Peace ta yi Allah-wadai da halin tashin hankali da wani ɗan siyasa da ya nuna a filin jirgin Legas bayan ya rasa jirgi. An ce dan siyasar ya farmaki ma'aikata.
Wata kungiyar mutanen Kudancin Kaduna, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan abin da ta kira yadda ya kuntatawa mutanen yankin.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Gwamna Agbu Kefas ta tabbatar da rasuwar babban sakataren ofishin hulɗa da Abuja, Dauda Maikomo a asibitin Abuja.
Babban jigo a jam'iyyar PDP mai adawa kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu, ya nuna damuwar cewa dimokuradiyyar Najeriya ta lalace.
Tsohon mai magana da yawun bakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar a 2023, Segun Showunmi ya shawarce shi kan shirin da yake yi na kafa hadaka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana cewa matakan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauka, sun taimaka wajen farfado da tattalin arzikin Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa za su tabbatar da cewa an kirga kuri'un da aka kada musu a zaben 2027.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya sake yin kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari