Manyan Labarai A Yau
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC a zaben 2023, Omoyele Sowore, ya yi magana kan shiga hadakar 'yan adawa. Ya ce da yawa daga cikinsu sun cutar da Najeriya.
Tare da hadin gwiwa da gwamnatin jihar Ondo, kamfanin BINL zai gina matatar man fetur ta dala biliyan 15, sannan zai gina kasuwar cinikayya ta FTZ a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addannci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto da mutum guda a yayin harin.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayyya Abuja a majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe, ta yi kalaman suka kan ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike.
NiMet ta gargadi Najeriya kan ruwan sama mai yawa da tsawa yau Laraba, inda Arewa za ta fuskanci ruwa mai karfi, yayin da ae fargabar barkewar ambaliya.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya yi magana kan batun zaben shekarar 2027 da ake yi. Ya bayyana cewa surutun da ake yi kan zaben bai dame shi ba.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero ya bayyana cewa ba haka kurum magoya bayansa suka tada rigima a fadar Kofar Kudu ba, tilasta masu aka yi su kare kansu.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya aika da sakon gargadi ga masu yi wa PDP zagon kasa. Ya ce za su dauki matakin ladabtarwa.
Tsohon na mai magana da yawun bakin kwamitin kamfen din Atiki Abubakar, Segun Sowunmi, ya caccaki tsohon ubangidansa kan yawan takarar da yake yi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari