Manyan Labarai A Yau
Rundunar 'yan sandan Kano ta ƙaddamar da 'Operation Kukan Kura', ta kama mutane 98 da ake zargi, tare da kwato kayan sata da miyagun ƙwayoyi, inji CP Bakori.
NiMet ta hasashen ruwan sama mai karfi, tsawa da iska a jihohin Najeriya, ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da kaucewa wuraren da ambaliya za ta iya afkuwa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya shawarci masu rike da madafun iko cewa su rika tunawa da cewa watarana za su sauka daga kan kujerunsu.
Sanata Kashim Shettima ya yabawa Mohammed Adoke da Aminu Tambuwal waɗanda suka tsaya kai da fata wajen hana tsige shi daga kujerar gwamnan Bormo.
'Yan kwanaki bayan kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha bakin aiki, Godswill Akpabio ya cire 'yar majalisar daga shugabancin wani kwamitin majalisar dattawan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada sabon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin jihar Kano. Nadin na zuwa ne wata shida bayan an soke ofishin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin ta'addanci da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Sun kashe migagu da dama tare da kwato makamai.
NiMet ta yi gargadi kan saukar ruwan sama mai yawa da iska mai ƙarfi a Najeriya yau Alhamis, ta bukaci mutane su shirya wa ambaliya, musamman a Arewa.
NAPTIP ta bankaɗo masu fataucin mutane a Katsina, ta ceto mata uku da aka tilasta wa karuwanci. Matan sun fadi yadda suke lalata da akalla maza 20 kullum.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari