Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Ekiti kuma jigo a jam'iyyar PDP mai adawa, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sake lashe zabe a bababn zaben 2027.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan hadakar 'yan adawa. Ya nuna cewa yayin da suke ta shirye-shirye, ita ma APC na yin na ta shirin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira na musamman ga gwamnonin jam'iyyar APC. Tinubu ya tunatar da su cewa har yanzu akwai babban aiki a gabansu.
Jam'iyyar NNPP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya daina tankawa Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce so yake ya yi a rika kula shi don ya yi suna.
An samu wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Lamarin ya auku me bayan wani jirgi da yake dauke da fasinjoji ya kife a tsakiyar kogi yana cikin tafiya.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Umar Sani, ya kawo dalilan da suka sanya ya kamata yankin Arewa ya fi dacewa ya marawa Goodluck Jonathan fiye da Peter Obi baya a 2027.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta shawarci matasan yankin Arewa da su yi taka tsan-tsan da madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso.
Jam'iyyar ADC ta masu hadaka ta yi magana kan dan takarar shugaban kasan da take goyon a zaben 2027. Ta bayyana cewa duk mai son yin takara tana tare da shi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka jagororin 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe bata garin ne bayan sun yi musu kwanton bauna.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari