Manyan Labarai A Yau
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna cewa akwai yiwuwar Goodluck Jonathan da Peter su dawo PDP don yin takara a 2027.
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Aminu Alkali, ya koma bakin aikinsa. Mataimakin gwamnan ya koma ne bayan ya kwashe watanni yana jinyar rashin lafiya.
Ministan harkokin cikin gida, ya yi bayanin cewa ba zai yiwa shugaban kasa Bola Tinubu ya ci gaba da biyan tallafin man fetur ba. Ya ce hakan zai saba doka.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna kaduwarsa kan hatsarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ya ce ana daukar matakai kan lamarin.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai mika ragamar mulki ga mataimakinsa har na tsawon wata guda. Makinde zai yi hakan ne domin tafiya hutu a wannan lokacin.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin dakatar da tsohon shugabanta. An dai dakatar da shi ne bisa zargin yunkurin tsige Gwamna Haycinth Iormem Alia.
Dubban ’yan kasuwa Hausawa sun koka kan rusau a Alaba Rago da suka ce ya jawo asarar kimanin Naira biliyan 20, inda suka nemi gwamnatin Legas ta biya diyya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari