Manyan Labarai A Yau
Dakarun sojojin Najeriya sun yi wani kazamin artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar fatattakar miyagun tare da kwato babura.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyarar gani da ido zuwa kauyen Gidan Mantau, inda miyagun 'yan bindiga suka kashe masallata masu yawa.
Tsohon ministan sufuri kuma tsohoj gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan burinsa na yin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
Jirgin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya iso gida Najeriya daga kasar Brazil. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya ziyarci wasu kasashe na duniya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben shekarar 2023, Adewole Adebayo, ya shawarci Shugaba Bola Tinubu da ya hakura da batun tazarce a 2027.
Sanata Dino Melaye zai gurfana gaban kotu bisa tuhumarsa da ake yi da guje wa biyan harajin kuɗin shiga da ya kai N509.6m. An ce ya ki biyan kudin a 2023 da 2024.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun fafata da mafarauta a jihar Neja. Musayar wutar da aka yi tsakanin bangarorin biyu ya jawo an hallaka mafarauta.
Wata kotu a kasar Equatorial Guinea ta hukunta Balthazar Engonga Ebang, bayan ta same shi da laifi kan tuhume-tuhumen da suka shafi almundahanar kudade.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari