Manyan Labarai A Yau
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan sauya hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi. Ta bukaci ya gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Dakarun yan sanda sun kama dalibin jami'ar IBB da ke Lapai, Abubakar Isa Mokwa kan zargin sukar Gwamna Mohammed Umaru Bago a shafinsa na Facebook.
Shugabannin SDP na jihohi sun goti bayan korar tsohon shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Gabam da wasu jiga-jigai biyu, sun ce gaskiya ta yi nasara kan mugunta.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta cewa jam'iyyar na fama da rikicin cikin gida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin kira ga sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan (SAN).
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin kwamishinoni uku da manyan sakatarori takwas a Katsina, inda ya bukaci su yi aiki da gaskiya, amana da tsoron Allah.
Shahararren dan TikTok, Ashiru Idris wanda aka fi sani da Mai Wushirya, ya bayana cewa ya auren Basira 'Yar Guda. Ya bayyana cewa dama can ba so yake ba.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana dalilin da ya sanya jami'ata suka cafke tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore, a babbar kotun Abuja.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari