Manyan Labarai A Yau
Mutanen wasu kauyuka a jihar Kano na fuskantar matsalar hare-haren 'yan bindiga. Lamarin ya tilasta musu tserewa daga cikin gidajensu don neman mafaka.
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Yayin da ake shirin zaben gwamnan Anambra a gobe Asabar, mun tattaro muku wadanda suka mulki jihar Anambra daga dawowar dimukuradiyya a 1999 zuwa yau.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta shirya gudanar da zaben gwamna a jihar Anambra. Zaben zai gudana ne a ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamban 2025.
Gwamnatin jihar Anambra ta ayyana ranar hutu saboda zaben gwamnan da za a gudanar. Ta bukaci ma'aikata da za su yi amfani da hutun yadda ya dace.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), sun cafke wata mata dauke da alburusai da ake zargin za ta kai wa 'yan bindiga a Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya fito ya kare kansa kan zargin cewa ya bar jihar da bashin N600bn. Ya bayyana cewa hakan ba abu mai yiwuwa ba ne.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministocin da za su yi aiki a gwamnatinsa. Ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari