Manyan Labarai A Yau
ACG Babatunde Olomu, ya jagoranci hukumar Kwastam a wajen tattarowa gwamnatin tarayya Naira tiriliyan 3.7 a tashar Apapa da ke Legas a cikin wata 16 kacal.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan matafiya a jihar Sokoto. Dakarun sojoji sun kai dauki inda suka samu nasarar fatattakar tsagerun.
Gwamnatin tarayya ta ce magidanta sama da miliyan 5 sun amfana da shirin tallafim kudi na CCT, wanda ake bai wa masu cin gajiya N25,000 duk wata na watanni uku.
Ma'aikatan ma'aikatar harkokin mata sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja. Sun yi zargin cewa an yi watsi da su, ba a damu da bukatunsu ba.
A karon farko a tarihi mace ta shiga an yi hawan sallar gani da ita a Daura jihar Katsina, Sarauniyar kasar Hausa, Dr. Lubna Mohammed Gusau ce ta kafa tarihin.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta gurfanar da 'yar takarar kujerar majalisar wakilai ta PDP a zaben cike gurbi na Kaduna, Esther Dawaki, a gaban kotu.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa jawabin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na cikin shirye shiryen bukukuwan ranar samun yancin kan Najeriya na bana.
Larry Ellison, wanda ke da kusanci da shugaban Amurka Donald Trump, ya kere Elon Musk a tarin duniya, ya zama wanda ya fi kowa kudi a fadin duniya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari