Manyan Labarai A Yau
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'adda a wasu jihohin Arewacin Najeriya. Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da dama a hare-haren.
Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Ned Nwoko, ya bayyana cewa Mai girma Bola Tinubu yana goyon bayan kirkiro sabuwar jihar Anioma.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta caccaki PDP mai mulki. APC ta ce PDP ta tsorata kan ziyarar da Bello Matawallw yake shirin kawowa jihar.
Jam'iyyar APC ta fafata a wasu zabubbukan da aka gudanar a mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sai dai a wasu daga cikin zabubbukan 'yan takararta sun fadi.
Gwamnatin karamar hukumar Isa ta yi martani kan zargin da ke cewa ta yi sakaci kan wani harin 'yan bindiga da ya yi sanadiyyar hallaka mutane a yankin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, kan nasarar da ya samu a zaben gwamnan da aka gudanar a jihar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan zaben da aka gudanar ranar Asabar a jihar.
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Kebbi, Samaila Bagudu, ya tsira daga hannun 'yan bindigan da suka sace shi. Rundunar 'yan sanda ta yi bayani kan lamarin.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari