Manyan Labarai A Yau
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Ministar harkokin mata Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim, ta bayyana cewa ba ta rike kowane ma'aikaci a zuciya ba kan zanga-zangar da suka gudanar a kanta.
Hukumar Kwalejin Fasaha ta Tarayya da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar dalibar ND II, Barira Adam a dakin kwanam dalibai mata bayan fama da jinya.
Yunusa Tanko wanda yake matsayin adimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi magana kan ganawar mai gidansa da Jonathan.
Yan asalin Isara Remo da ke zaune a kasashen waje da wadanda ke gida sun hada kai sun yi fatali da wanda aka zaba a matsayin sabon Sarkinsu a jihar Ogun.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tura kudiri a gaban majalisar dokoki kan auren jinsi. Kudirin ya kuma shafi munanan dabi'u na madigo da liwadi.
Ministan Harkokin Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kafa tubalin da za a fara samun wutar awanni 24 a kowace rana a mako.
Majalisar dokokin jihar Adamawa ta bai wa gwamna karfin iko mada mai rikon lwarya idan sarki KO hakimi na kwance yana fama da rashin lafiya ko ya gaza aiki.
A yayin da Abdullahi Gandje ya kafa kwamitin binciken kwamandojin Hisbah 44 da aka kora a Kano, tsofaffin jami'an sun gana da Sanata Barau Jibrin a Abuja.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari