Manyan Labarai A Yau
Wata kotu a Landan ta tabbatar da cewa wadanda ke rigima kan gida, Ms Tali Shani Mike Ozekhome, duk makaryata ne, Marigayi Janar Useni ne asalin mai gidan.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro ta kawo cikas a yunkurin gwamnatinsa na fara aikin titin da zai ci 18.9bn.
An samu wata gagarumar ambaliyar ruwa a jihar Kaduna. Ambaliyar ta yi sanadiyyar lalata gidaje da gonaki. Mutane sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
An yi ta yada wasu jita-jita masu cewa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na fama da cutar zuciya. Hadimin ministan bai ce komai ba kan lamarin.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Dr. Maryam Shetty ta kammala gasa ta farko ta karatun Alƙur’ani a Kano, inda Nuraddeen Mu’azu ya zama zakara, kuma ya samu N1m, yayin da aka yi addu’ar zaman lafiya.
Gwamna Dikko Radda ya ce ilimi shi ne makamin yaki da rashin tsaro, ya kaddamar da makarantu na musamman a Katsina tare da tallafa wa dalibai a waje.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wani kauyen jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun tattara mata da kananan yara zuwa daji yayin harin da su ka kai.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya fito ya yi karin haske kan dalilin da ya sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya cire tallafin fetur.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari