Manyan Labarai A Yau
Shugaba Bola Tinubu da gwamnoni za su halarci taron Editoci na Najeriya karo na 21 a Abuja, inda za a tattauna kan dimokuradiyya, tsaro, da makomar kafafen labarai.
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya goyi bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya.
Sanatan Abia ta Arewa, Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana cewa hadin kan sanatoci ya taimaka wajen dakile yunkurin taige shugaban Majalisar Dattawa.
Masu zanga-zanga sun nuna fushinsu kan kin tabbatar da nadin Injiniya Abdullahi Ramat a matsayin shugaban hukumar kula da rarraba lantarki (NERC).
Hadimar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya, Chioma Wesley, ta bayyana cewa Tinubu na jiran kotu kan shari'ar Nnamdi Kanu.
Wasu dakarun sojojin Najeriya sun bude wuta kan jami'an 'yan sandan da ke dawowa daga wajen zaben gwamnan jihar Anambra da aka gudanar a ranar Asabar.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin marigayi shugaban kasa Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya ce za a iya raba Shugaba Bola Tinubu da mulkin Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari da Shugaba Bola Tinubu sun je Amurka kan kisan Kiristoci a Najeriya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari