Manyan Labarai A Yau
Yan majalisa 12 a Ondo sun fara shirin tsige kakakin majalisar jihar, Olamide Oladiji bisa zargin rashawa, karkatar da N50m da sabawa kundin tsarin mulki.
'Yan majalisar wakilai na jam'iyyar NNPP sun fito sun yi bayani kan jita-jitar da ke cewa suna shirin sauya sheka daga jam'iyyar zuwa wasu jam'iyyu.
An samu hatsaniya tsakanin dakarun sojojin Najeriya da jami'an 'yan sanda a jihar Benue. Fadan wanda ya auku sakamakon sabani ya jawo an jikkata mutum daya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da gwamnatinsa za ta kara ciyowa. Ta ce hakan bai dace ba.
Wani jirgin kasa da ke dauke da fasinjoji a hanyar Kaduna zuwa Abuja ya sake samun matsala. Jirgin kasan ya samu matsala ne bayan ya tashi daga Kaduna.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka bayin Allah ciki har da wata mata mai dauke da juna biyu.
Manyan kusoshin APC da suka hada da shugaban jam'iyyar Nentawe Yilwatda, Abdullahi, Ganduje da Sanata sun halarci sauya shekar 'yan majalisar NNPP zuwa APC.
Tsohon gwamnan jihar Kwara kuma tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki, ya bada shawara kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewa ta yanke shawarar kirkiro sababbin masarautu ne domin kusantar da harkokin mulki da ayyukan ci gaba ga al'umma.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari