Manyan Labarai A Yau
Bayan watanni uku da rasuwar Olubadan na 43, tsohon gwamnan jihar Osun, Rashidi Ladoja ya dare karagar Sarkin kasar Ibadan na 44 yau Juma'a a jihar Osun.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa mutanen Kano za su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Hadakar jam'iyyun adawa ta cin ma matsaya kan jam'iyyar da za su yi amfaninda ita wajen takara a zaben 2027. Sun jingine batun jam'iyyar da ba a yi wa rajista ba.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Kano sun gudanar da wani muhimmin taro. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana matsayarsu kan goyon bayan Tinubu.
Wani masoyin gwamnan jihar Borno ya rasa yaransa guda biyu. An tsinci gawarwakin yaran ne 'yan kwanaki bayan sace su yayin da suke wasa a gidansa.
An cin ma yarjejeniya da za ta ba kasashe masu matsakaicin karfi samun allurar da za ta yi maganin cutar Kanjamau. Za a sayar da allurar a farashi mai rahusa.
An fara zaman sauraron shari'ar batanci ga Annabi Muhammad SAW a a kotun koli, mawakin Kano, Yahaya Sharif Aminu ne ake tuhuma da aikata wannan babban laifi.
Hukumar bincike ta FBI a kasar Amurka, ta sanya makudan kudade a matsayin ganima kan neman da take yi wa wani dan Najeriya bisa zargin satar kudin jama'a.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan, ya yi kira ga 'yan siyasa da su dauki dabi'un yafiya da hakuri. Jonathan ya ce bai taba rike kowa a zuciyarsa ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari