Manyan Labarai A Yau
Wasu miyagun 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram, sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum daya tare da kona fadar basarake.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjoji ciki har da kwamishina a hukumar zabe.
Gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris ya bayyana cewa mutane 40 aka kawo masa ya zbai daya a matsayin sabon Sarkin Zuru amma sai Allah ya ba Sanusi Mikail.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna damuwarsa kan rikicin da ke tsakanin matatar man Dangote da kungiyar PENGASSAN. Ya ce za a yi wa Najeriya dariya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami'an gwamnatinsa kan nuna halayen kirki wajen sauke nauyin da aka dora musu. Ya ce hakan na da muhimmanci.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta fito ta yi magana kan zaman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, mamba a jam'iyyar. Ta ce har yanzu suna tare.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanar da shirin tsagaita wuta a zirin Gaza. Shirin ya tanadi kawo karshen yakin da ake tsakanin Hamas da Isra'ila.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ba gwamnonin Arewa shawara kan matsalar rashin tsaro. Gwamnan ya bukaci su tashi tsaye wajen magance matsalar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna hada baki da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun kuma kubutar da wani mutum.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari