Manyan Labarai A Yau
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ga gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa akwai wasu karin gwamnonin adawa da za su dawo APC.
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 a hatsarin jirgin ruwan da ya rutsa da yan kasuwa ranar Litinin, Gwamna Ahmed Ododo ya yi ta'aziyya.
Gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi afuwa ga mutanen da ke zaman gidan gyaran hali. Gwamnan ya zabo su ne bayan yabawa da halayensu.
Gwamna Francis Nwifuru ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa tafiyar da ya yi zuwa kasashen ketare neman magani ya je, ya ce babu abin da ke damunsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata malamar asibiti bayan ta yi rantsuwar kama aiki. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu tarin yawa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi kira ga 'yan Najeriya da ka da su yanke fata wajen samun ci gaba. Ya bukaci su kasance masu kishin kasa a kodayaushe.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya caccaki Kwamishinan Yan Sandan Kano bisa rashin halartar wurin faretin bikin ranar da Najeriya ke cika shekara 65 da samun yanci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samu damar fara gyara tattalin arziki bayan da ta same shi a mawuyacin hali, kuma ta inganta tsaro a fadin kasar.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi zai sauka a jihohi da dama tare da gargadin yiwuwar ambaliya wasu jihohin Kudu maso Gabas.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari