Manyan Labarai A Yau
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta koma bajin aiki a majalisar dattawa. Hakan na zuwa ne bayan dakatarwar da aka yi mata ta kare.
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan zargin da ake yi wa Minsitan kimiyya da fasaha na yin amfani da takardun bogi. Ta ce a jira hukuncin kotu.
Jam'iyyun siyasa da aka yi wa rajista sun nuna damuwarsu kan batun zaben sabon shugaban hukumar INEC. Sun bayyana cewa bai kamata shugaban kasa ya zabe shi ba
Ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, ya fito ya kare kansa kan zargin da ake yi masa na yin amfani da takardun bogi. Ta nuna yatsa ga wani gwamna.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar kwara. 'Yan bindigan sun hallaka wani Fasto tare da sace basarake da wasu mutane.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan zargin da ake yi wa minista a gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan yin amfani da takardun bogi.
Jirgin British Airways ya yi gaggawar sauka a Barcelona ta lsar Spain byan wani babban soja mai ritaya ya rasu ana cikin zuwa birnin Abuja a Najeriya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, zai yi rabon tallafi ga marasa galihu a jihar Kano. Za a raba tallafin ne dukkan kananan hukumomi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kammala ziyarar da ya je yi a jihar Legas. Shugaban kasa ya tattaro kayansa ya dawo babban birnin tarayya Abuja.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari