Manyan Labarai A Yau
An gudanar da zanga zanaga da kone kone, ciki har da kona ofishin jam'iyyar mai mulki. Dan adawa, Issa Tchiroma Bakary ya yi ikirarin kayar da Paul Biya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro yayin harin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi magana kan afuwar da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa wasu 'yan Najeriya. Ta ce har yanzu babu wanda aka saki.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kara rasa sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanatan Bayelsa ta Tsakiya, Benson Konbowei, ya koma jam'iyyar APC.
Majalisar dattawan Najeriya ta tantance Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta amince da nadin Tinubu.
Sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana kudirinsa na gudanar da sahihin zabe mai inganci a Najeriya.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma jarumi a masana'antar finafinan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya bukaci hukumar INEC ta kwace kujerar gwamnan Bayelsa, Duoye Diri.
Peter Obi ya shigar da kara a kotu kan Deji Adeyanju bisa zargin batanci, inda yake neman diyya N1.5bn da rokon afuwa daga lauyan a jaridu da kafafen yada labarai.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya yi magana kan rikicin jam'iyyar adawa ta PDP. Fayose ya bayyana cewa wasu gwamnoni za su yi murabus daga jam'iyyar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari