Manyan Labarai A Yau
Majalisar dattawan Najeriya ta kammala aikin tantance jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta amince su wakilci Najeriya a kasashen waje.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya karkashin shirin RHIESS ta fara raba wa tsofaffin mutane da suka haura shekara 65 tallafi a jihar Delta, uwargidar gwamna ta kaddamar a Asaba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya bashin da tsofaffin kansiloli suka biyo. Biyan bashin na zuwa nw bayan sun dade suna jiran hakkinsu.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawa, Ireti Kingibe, ta shirya komawa jam'iyyar ADC. Ta sanya lokacin da za ta yi rajista.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana kudin da ya tarar a asusun jihar. Gwamna Fubara ya ce kafin dakatar da shi, ya bar makudan kudi har N300bn.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari