Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya mika sakon ta'aziyyar ga Sanata Abba Moro, bisa rasuwar da aka samu a cikin iyalansa. Ya nuna jimami kan rashin.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a jihar Zamfara. Sun tafi da su cikin daji.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya yi tsokaci kan batun yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya nuna cewa akwai wata a kasa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya taba fuskantar yunkurin juyin mulli lokacin da yake kan mulkin farar hula. An cafke sojojin da ake zargin suna da hannu.
Majalisar tarayya ta gabatar da wasu kudirori gaban shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin neman amincewarsa da rattta musu hannu. Sai dai bai yi hakan ba.
Wasu 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai hari a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta dakatar da Dr. Usani Usani, mataimakin shugabanta na kasa mai kula da shiyar Kudu maso Kudu jan zargin cin amana.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa yawan sauya shekar da jiga-jigan 'yan adawa suke yi zuwa APC, ba zai hana jam'iyyar faduwa ba a zaben 2027.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta tababtar da tsare wani dan jarida bisa zargin bata sunan hadimin gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf. Ta ce ana yin bincike.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari