Manyan Labarai A Yau
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya nuna kwarin gwiwar yin nasara a zaben jihar. Soludo ya cika baki kan samun gagarumar nasara.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi bayani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan ta'adda sun fille kan shugaban kungiyar kiristoci ta CAN.
Shugaban coci kuma babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa masu ba Shugaba Bola Tinubu shawara, ba sa gaya masa gaskiya.
Majalisar dattawan Najeriya ta musanta zargin da ake yadawa mai cewa ta ki tantanci shugaban hukumar NERC bayan ta karbi cin hancin Dala biliyan 10.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya aika da sakon gargadi ga 'yan siyasa kan matsalar rashin tsaro. Gwamna Uba Sani ya bukaci su yi taka tsan-tsan.
Mutanen wasu kauyuka a jihar Kano na fuskantar matsalar hare-haren 'yan bindiga. Lamarin ya tilasta musu tserewa daga cikin gidajensu don neman mafaka.
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Yayin da ake shirin zaben gwamnan Anambra a gobe Asabar, mun tattaro muku wadanda suka mulki jihar Anambra daga dawowar dimukuradiyya a 1999 zuwa yau.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari