Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta shirya daukar matakin ladabtarwa kan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ta shirya korarsa daga jam'iyyar.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sake sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin tsaro. Ya ce bai damu da ita ba.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana alaka mai kyau da ya gina da Amurka lokacin da yake jagorantar Najeriya a matsayin shugaban soja.
Allah ya yi wa matar tsohon shugaban kasa, marigayi Shehu Shagari, ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar ta rasu ne bayan ta yi doguwar jinyar rashin lafiya.
Matar tsohon shugaban kasa, Shehu Shagari, wacce ta rage a raye, Hajiya Sururaya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya tana da shekaru 79 a duniya.
Dan takarar jam'iyyar Labour Party a zaben gwamnan jihar Anambra, Dr. George Moghalu, ya bayyana cewa rashin sayen kuri'u ne ya sanya ya fadi a rumfar zabensa.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'adda a wasu jihohin Arewacin Najeriya. Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da dama a hare-haren.
Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa a majalisar dattawa, Sanata Ned Nwoko, ya bayyana cewa Mai girma Bola Tinubu yana goyon bayan kirkiro sabuwar jihar Anioma.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari