Maiduguri
Ruwan sama mai karfi a Maiduguri ya haifar da ambaliya, ya rushe gine-gine takwas tare da tilasta wa mutane da dama tserewa daga gidajensu a ranar Laraba.
Asibitin koyarwa na jam'iar Maiduguri da ke Borno ya bude cibiyar fasahar ICT ta kiwon lafiya inda ta karrama Bola Tinubu ana rigimar sauya sunan UNIMAID.
Bayan Bola Tinubu ya sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa 'Muhammadu Buhari University', Kungiyar ASUU reshen UNIMAID za ta shiga kotu da gwamnatin tarayya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dr Muhammad Abubakar da aka fi sani da Dr Dalha Konduga ya rasu a jihar Borno. Malamin ya rasu bayan rashin lafiya.
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa wurare daban daban sunan Muhammadu Buhari a Borno, Gombe, Nasarawa da sauransu domin girmama Buhari da ya rasu a 2025.
Daliban UNIMAID da masu ruwa da tsaki sun buƙaci Tinubu ya soke sauya sunan jami’ar, suna mai cewa UNIMAID ta fi suna, tana wakiltar juriya, ilimi da tarihin yankin.
Ma'aikatar ilimi a Najeriya ta yi magana game sauya sunan jami'ar Maiduguri saboda marigayi Muhammadu Buhari inda ta ce hakan abin a yabawa Bola Tinubu ne.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa 'Muhammadu Buhari University', a matsayin girmamawa bayan rasuwar marigayi a London.
Sojojin Najeriya sun kama wani dan China da ya shigo Najeriya daga kasar China domin hakar ma'adanai ta barauniyar hanya a jihar Borno. An mika shi ga DSS
Maiduguri
Samu kari