Maiduguri
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce shugaban kasa Bola Tinubu ya umarce shi da ya bar Abuja zuwa birnin Maiduguri domin duba ambaliyar da ta faru.
Ambaliyar ruwa ta wargaza makabarta a Maiduguri. Makabartar Kiristoci da ruwan ya rusa tana GRA. An shiga fargaba kan barkewar cututtuka daga makabartar.
Gwamnatin jihar Borno ta bukaci mazauna Maiduguri musamman kusa da kogi da su gaggauta barin yankin domin kare kansu daga ambaliyar ruwa bayan ballewar Alau.
Ambaliyar ruwa ta yi mamaye gidaje a fadar mai martaba Shehun Borno tare da sauran gidaje a birnin Maiduguri. Shehun Borno ya nemi mafaka a gidan gwamnati
Sojojin Najeriya sun samu nasara kan yan Boko Haram bayan sun fafata yayin wani fada da suka yi a Maiduguri. Sojojin sun samu nasarar kashe Abu Rijab da ake nema.
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da wani bangare na aikin babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri saboda sakaci na 'yan kwangila da bata lokaci a aikin na tsawon lokaci.
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnoni hudu sun sanya dokar hana fita ta awanni 24 a jihohinsu yayin da zanga zangar lumana ta rikide zuwa tashin hankali.
Wasu mayakan Boko Haram ne sun kai hari ofishin ‘yan sanda na Jakana da ke Konduga a jihar Borno inda suka kashe jami'ai, sace makamai da kona motoci.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cato dayadaga cikin matan Chibok da wasu mata da dama bayan sun fafata da Boko Haram an mika mutanen ga gwamnatin Borno.
Maiduguri
Samu kari