Maiduguri
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ba talakawan Maiduguri Naira miliyan 100 bayan ambaliyar ruwa. Gwamna Babagana Zulum ya mika godiya mai yawa.
An sake samun ambaliyar ruwa a jihar Borno inda babbar hanya ta tsage gida biyu. Lamarin ya faru ne a kan babbar hanyar zuwa Damboa da ta hadu da Maiduguri
Tsohon shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Rt. Hon. Alhassan ya jagoranci tawagar wakilan zuwa Maiduguri domin jajanta wa gwamnan jihar da mutanensa.
A ranar Talata ne tawagar yan majalisar dattawa ta ziyarci gidan gwamnatin jihar Borno domin jajanta wa jama'ar Maiduguri bisa mummunan ambaliya.
Arewacin kasar nan ta fuskanci manyan jarrabawa da ta kada mazauna yankin, musamman na jihohin Borno, Kaduna, Bauchi da Zamfara, inda mutane sama da 100 sun mutu.
Majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa za ta bada tallafin Dala miliyan 6, kimanin N10bn a kudin Najeriya ga waɗanda ambaliya ta rutsa da su Maiduguri.
A wannan labarin, kwanaki bayan tsere wa daga gidan yari da ke Maiduguri, yan sanda sun yi nasarar kama wani matashi da ya tsere daga kurkukun bayan ambaliya.
A wannan rahoton, za ku ji cewa Attajirin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata ya ziyarci jihar Borno domin jajanta wa gwamnati da al'uma bisa iftila'in ambaliya.
A yayin da Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa wadanda ambaliya ta rutsa da su, ya ce ambaliyar Maiduguri mukaddari ce daga Allah.
Maiduguri
Samu kari