Kananan hukumomin Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta fitar da matsaya kan kudurin da ke neman a kara wa’adin shugaban kasa da gwamnoni zuwa shekaru shida amma wa’adi daya kawai.
Hukumar zaben jihar Zamfara (ZASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 14 da aka yi inda ta ce jam'iyyar PDP ce ta lashe dukan kujerun da na kansiloli.
Jam'iyyar APC ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi 20 a zaben kananan hukumomin jihar Ogun da aka gudanar ranar Asabar. 'Yan adawa sun nemi a sake zaben.
Hukumar zaben jihar (ZASIEC) ta shirya zaben kananan hukumomi 14 da na kansiloli a yau Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024 inda mutane da yawa suka kaurace masa.
Gwamnatin jihar Anambra ta nesanta kanta da shugaban karamar hukumar da aka cafke a kasar Amurka bisa zargin yin damfara. Ta ce babu ruwanta da shi.
Hukumar FBI ta kama sabon shugaban karamar hukuma a jihar Anambra, Franklin Ikechukwu Nwadialo kan zargin damfarar makudan daloli har $3.3m a Amurka.
Jam’iyyar APC ta lashe dukkan kujerun shugabanni 13 da mafi rinjayen kujerun kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar Nasarawa da aka kammala ranar Asabar.
Hukumar zaben jihar Abia, ABSIEC ta sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi da aka yi inda ZLP da YPP suka lashe kujerun yayin da LP mai mulki ta barar.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban karamar hukumar Onigbongbo, Oladotun Olakanle a jihar Lagos da safiyar yau Asabar 2 ga watan Nuwambar 2024.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari