Kananan hukumomin Najeriya
Mataimakin shugaban karamar hukumar Ikale ta Arewa ya rasu bayan rashin lafiya a jihar Ondo. Gwamnan Ondo ya yi jimamin rasuwar mataimakin ciyaman din.
Shugaban ƙaramar hukumar Katcha a jihar Neja, Danlami Abdullahi Saku ya rasu sakamakon hatsarin motar da ya rutsa da shi a ranar Talata da daddare.
Gwamnan Zamfara ya nada sabon kwamishina mai lura da muhalli yayin da da yi sauye sauye a gwamnati. Sabon kwamishinan ya maye gurbin wanda ya yi murabus.
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya yi magana kan matsalolin da suka hana kananan hukumomi ci gaba. Ya ce daga cikinsu akwai cin hanci.
Kwamitin Majalisar wakilai ya shirya jin ra'ayin yan Najeriya. Za a gudanar dA babban taro a karshen shekarar 2024. Za a tattauna batun yancin kananan hukumomi.
Babbar Kotun Kano ta tanadi hukunci kan korafin da aka shigar game da kudin kananan hukumomin jihar inda kungiyar NULGE ke korafi kan CBN da ministan shari'a.
Tsohon ministan kwadago a lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige, ya ce shugabannin kananan hukumomi sun fi wasu gwamnonin karbar cin hanci da rashawa.
Yan majalisa da su ka bijiro da kudurin kara shekarun mulkin shugaban kasa, gwamnaoni da shugabannin kananan hukumomi sun kafe kan bukatarsu na kara wa'adi.
Majalisar wakilan Najeriya ta fitar da matsaya kan kudurin da ke neman a kara wa’adin shugaban kasa da gwamnoni zuwa shekaru shida amma wa’adi daya kawai.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari