Kananan hukumomin Najeriya
Rahotanni sun tabbatar da cewa mafi yawan wurare da ake gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano yan banga ne ke ba da tsaro rike da sanduna da kuma adduna.
Rahotanni sun bayyana cewa al'ummar jihar Kano sun bi dokar takaita zirga zirga sau da ƙafa yayin da harkokin zaɓe suka fara kankama a jihar Kano yau Asabar.
Kananan hukumomi sun samu ‘yanci, amma har yanzu kusan gwamnoni ne ke da ta-cewa wajen takara. Akwai rudani game da cin gashin kan da kananan hukumomin.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sanya dokar taƙaita zirga-zirgar ababen hawa a faɗin kananan hukumomi 44 domin a yi zabe lafiya a tashi lafiya yau Asabar.
Rahotanni sun tabbatar da wasu shugabannin kananan hukumomi uku a jihar Benue sun gamu da hatsari a kan baburansu yayin zuwa ofisoshinsu saboda rashin motoci.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya shawarci Iyaye da su kange ƴaƴansu daga shiga rigima yayin gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a gobe Asabar.
Kungiyoyin ma'aikatan kananan hukumomi da malamai a jihar Kebbi sun shawarci Gwamna Nasir Idris ya jinkirta biyan mafi ƙarancin albashi da ya yi niyya.
Babbar kotun Kano ta soke hukuncin babbar kotun tarayya da ta hana gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a ranar Asabar, inda ta umarci KANSIEC ta yi zabe.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi martani kan hukuncin babbar kotun tarayya na haramta gudanar da zaben kananan hukumomin jihar, inda ta ce zai gudana a gobe
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari