Kananan hukumomin Najeriya
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya gabatar da kudiri a Majalisar Tarayya domin neman kirkirar sabuwar jiha a Kano mai suna 'Jihar Tiga' a yau Laraba.
Kotun Koli ta shirya yanke hukunci a karar da gwamnatin tarayya ta shiyar da gwamnoni 36 na kasar nan kan neman cikakken 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi.
Gwamnatin jihar Kogi ta kara wa'adin shugabannin riko na kananan hukumomi 21 da ke jihar zuwa watanni shida wadanda suke shirin sauka nan da kwanaki uku.
Yayin da ake kokarin gyaran fuska a dokar masarautun jihar Sokoto, yau Talata za a fara sauraran ra'ayin jama'a game da sabuwar dokar da ake magana a kai.
Akalla jihohi 20 a Najeriya ne ba su da zababbun shugabannin kananan hukumomi yayin da gwamnonin suka ki gudanar da zaben amma suka kafa kwamitin riko.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ba da umarni ga babban mai binciken kudi a jihar domin binciken tsofaffin shugabannin kananan hukumomi 23.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami duka shugabanninn kananan hukumomi 23 a jihar bayan wa'adinsu ya kare a jiya Litinin 17 ga watan Yuni.
Kungiyar kananan hukumomin Najeriya (ALGON) ta ce kananan hukumomin kasar nan ba za su iya biyan mafi karancin albashin da kungiyar kwadago ke nema ba.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya maka gwamnoni 36 a kotu kan ƴancin ƙananan hukumomi, kotun ta tanadi hukunci kan shari'ar a yau Alhamis 13 ga watan Yuni.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari