Kananan hukumomin Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya sanya dokar hana fita ta awanni 12 bayan bullar rahoton tashin hankula.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano, ta sanya lokacin da za ta gudanar da zabe a kananan hukumomi 44 na jihar. Ta kafa sharudda ga 'yan takara.
Tsofaffin shugabannin ƙananan hukumomi 23 da aka sallama sun yi barazana ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers kan kin bin umarnin Kotun Koli.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu ya ce hukumar za ta iya gudanar da zaɓukan kananan hukumomi 774 a Najeriya.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya kori dukkan shugabannin riko na kananan hukumomi 21 a jihar yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a watan Agustan 2024.
Gwamnatin ta ce shirya zaben kananan hukumomi a wani bangare ne na bin umarnin kotun koli da ta tabbatar wa kananan hukumomi 'yancin cin gashin kansu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa zai mutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kananan hukumomi a kasar nan.
Wasu matakai masu sauki bin wajen duba adadin kudin da aka aika zuwa kowace ƙaramar hukuma a Najeriya kamar yadda gwamnatin tarayya ke rabon kudin a wata-wata.
Majalisar Dattawa a Najeriya na kokarin samar da hukumar zabe ta musamman domin kula da zabukan kananan hukumomin kasar 774 bayan samun ƴancinsu.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari