Kananan hukumomin Najeriya
Dan takarar jam'iyyar AAC ya yi nasarar lashe kujerar Kansila a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Bauchi. Ya lallasa takwaransa na jam'iyyar PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC), ta fitar da kudin sayen takardar tsayawa takara ga shugabanni da kansilolin karamar hukuma a kan N10bn da N5m.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim.Shekarau ya ce tun da ya karɓi mulki har ya sauka bai taɓa ɗaukar ko kwandala daga kason ƙananan hukumomi ba.
Jam'iyyar PDP ta yanke hukuncin fita daga zaben da za a yi a Jigawa inda ta zargi hukumar zabe ta SIEC da tsauwalawa a kudin siyan fom na takara da magudi ga APC.
Akwai yiwuwar Gwamnatin Tarayya da gwamnonin jihohi 36 a Najeriya za su fitar da matsaya kan tsawaita lokacin fara biyan kananan hukumomi 774 a kasar.
Kotun Koli ta umarci ba kansiloli da shugabannin kananan hukumomi a Najeriya wa'adin shekaru hudu kamar yadda gwamnonin jihohi ke yi a tsarin mulki.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ogun (OSIEC) ta zaɓi ranar 16 ga watan Nuwamban 2024 domin gudanar da zaɓen kananan hukumomi 20 da ke a jihar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta tabbatar da kubutar shugaban karamar hukuma, Zacchaeus Dare-Michael da wasu daga cikin hadimansa da aka sace.
Rahotanni sun bayyana cewa shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya sanya dokar hana fita ta awanni 12 bayan bullar rahoton tashin hankula.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari