Kananan hukumomin Najeriya
Fitaccen dan gwagwarmaya a yankin Neja Delta, Asari Dokubo ya gargadi rundunar sojoji da yan sanda a jihar Rivers bayan ganin jirgi na shawagi a saman gidansa.
Yayin da ake cigaba da zaben kananan hukumomi a jihar Rivers, ana zargin jami'an tsaro sun kai farmaki kan masu zabe inda suka watsa su a yau Asabar.
Wasu daruruwan masu gudanar da zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna adawarsu da zaben shugabannin kananan hukumomin da ake gudanarwa a jihar Rivers.
Babbar Kotun jihar Ebonyi ta yi zama kan shari'ar da ake zargin shugaban karamar hukumar Ivo, Emmanuel Ajah da fashi da makami da kuma kisan kai.
Lamarin zaben kananan hukumomi a Ribas ya dauki sabon salo, inda Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya ce zai iya rasa ransa da ya bari a yi na daidai ba.
Wasu mazauna jihar Ribas sun bijirewa ruwan sama inda su ka tsunduma zanga-zanga kan yunkurin hana gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar da za a yi gobe.
Rundunar ƴan sandan jihar Ribas ta bayyana cewa ba za ta shiga harkokin zaɓen kananan hukumomin da za a yi ranar Asabar ba, ta ce za ta yiwa umarnin kotu biyayya.
Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya dakile yunkurin da aka ce ‘yan sandan karkashin jagorancin wani mataimakin kwamishinan ‘yan sandasuka yi na sace kayan zabe.
Gwamnatin jihar Benue ta ayyana ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoban 2024 a matsayin ranar hutu a jihar. Gwamna Hyacinth Alia ya ba da hutun ne saboda zabe.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari