Kananan hukumomin Najeriya
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya rattaba hannu kan dojar da za ta rika tara wani kaso na kudin kananan hukumomi da asusun jiha, ya faɗi dalili.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Plateau (PLASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda wasu yan kabilar Igbo suka yi nasara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba zai gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi 14 da ake da su a jihar.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Yan bindiga sun kashe dan takarar jam'iyyar APC na kansila, Adeyinka Adeleke a yankin Jide Jones da ke karamar hukumar Abeokuta ta Kudu a jihar Ogun.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Filato (PSIEC) ta fara sanar da sakamakon zaben kananan hukumomin jihar inda ta ce PDP ta lashe kujeru 10 zuwa yanzu.
Gwamnan Katsina zai karya farashin abinci wajen bude shaguna da za a rika sayar da abinci da araha. Za a bude rumbun sauki kamar yadda aka yi kantin sauki a Jigawa.
Wasu sarakunan gargajiya a Arewacin Najeriya sun koka kan yadda ake samun matsala game da kudin da ake ware musu na kaso biyar daga Gwamnatin Tarayya.
Rahotanni sun bankado yadda aka yi yarjejeniya da APC ta yi nasara a karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom domin shirin Gwamna Umo Eno kan zaben 2027.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari