Kananan hukumomin Najeriya
Rahotanni sun bankado yadda aka yi yarjejeniya da APC ta yi nasara a karamar hukumar Essien Udim a jihar Akwa Ibom domin shirin Gwamna Umo Eno kan zaben 2027.
A wannan labarin, za ku ji cewa masu kada kuri’a a jihar Filato sun bayyana rashin dadinsu kan yadda zaben kananan hukumomi ke gudana saboda rashin jami'ai.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci gwamnonin Najeriya su bi umarnin da Kotun Koli ta yanke kan 'yan cin gashin kan kananan hukumomi a kasar nan.
Yayin da ake zargin gwamnoni da neman dakile yancin kananan hukumomi a jihohinsu Majalisar Tarayya tana ganawa ta musamman domin samar da mafita.
Duk da kotun kolin kasar nan ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, wanda ke nufin za su rika samun kason kudinsu daga tarayya, za a samu matsala.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya roki Ministan Abuja, Nyesom Wike da ya bar rigimar jihar ta wuce inda ya ce bai kamata rikicin ya ruguza cigaban jihar ba.
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rantsar da shugabannin kananan hukumomin da aka zaba a jihar. Ya ja musu kunne kan nauyin da ke wuyansu.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya rantsar da shugabannin kananan hukumomi 23 na jihar. Gwamna Hyacinth Alia ya ba su shawarwari kan harkokin mullki.
Rahotanni sun ce 'yan bindiga sun fatattaki ciyaman a lokacin da suka kai farmaki sakatariyar karamar hukumar Ikwere da ke jihar Ribas a ranar Litinin.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari