Kananan hukumomin Najeriya
Hukumar zaben jihar Kogi (KSIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi 21 da aka gudanar a jiya Asabar 19 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce APC ce ta yi nasara.
Jam'iyyar APC ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi a jihar Kaduna. APC ta kuma lashe kujerun kansiloli 255 a jihar a zaben ranar Asabar.
Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Mutanen jihar Kaduna sun yi biris da dokar hana fita da gwamnatin jihar ta sanya domin zaben kananan hukumomin da ake gudanarwa a ranar Asabar, 19 ga watan Oktoba.
Jihohin Kaduna da Kogi za su gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi a ranar Asabar, 19 ga watan Oktoban 2024. Za a yi zaben cike gurbi a Plateau.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanya dokar takaita zirga zirga a fadin jihar daga karfe shida na safe zuwa karfe 7 na yamma a ranar Asabar, 19 ga Oktobar 2024.
Jam'iyyar APC a jihar Plateau ta sanar da janyewarta daga fafatawa a zaben kananan hukumomi da za a sake yi a jihar Plateau bayan PDP ta lashe dukan kujeru.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya rattaba hannu kan dojar da za ta rika tara wani kaso na kudin kananan hukumomi da asusun jiha, ya faɗi dalili.
Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Plateau (PLASIEC) ta sanar da zaben kananan hukumomi da aka gudanar inda wasu yan kabilar Igbo suka yi nasara.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari