Jihar Legas
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta bayyana cewa gyaran da aka yi wa dokar haraji ya ba ta damar tatso haraji daga kamfanonin intanet da ke aiki a Najeriya.
An tabbatar da mutuwar matar nan da ta bai wa ilimi gudummuwa a Najeriya kuma mai rike da sarautar Yeye Mofin ta Legas, Leila Fowler a jiya Lahadi, 7 ga Satumba.
Tsohon Gwamnan Legas, Akinwunmi Ambode, ya bayyana goyon bayansa ga shugaba Bola Tinubu, tare da alwashin nema masa kuri'un Kudu maso Yamma a zaben 2027.
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ce za su iya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Bola Tinubu ya fara shirin komawa Legas.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta amince da cewa ta kai manyan ayyuka jihar Legas fiye da sauran sassan kasar nan, amma ta bayar da dalili.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa Najeriya ta yi rashin wasu yan majalisa da suka bar duniya bayan rantsar da su, daga cikinsu akwai mata har guda biyu.
Gwamnatin Bola Tinubu ta shirya daukar matasa sama da 400,000 a karkashin shirin YouthCred, wanda aka kirkiro domin ba da rance ga matasan Najeriya.
Hausawan da aka yi wa rusau a kasuwar Alaba Rago a jihar Legas sun bayyana cewa sun shafe shekaru kusan 50 da kafa kasuwar. Sun bukaci a musu adalci.
Jihar Legas
Samu kari