Jihar Legas
Gwamnonin jihohohin kudancin Najeriya su 17 suna tattaunawa a jihar Ogun a yau Litinin. Wannan shi ne taron su na farko tun bayan rasuwar gwamnan jihar Ondo.
Shugaban cocin Christ Embassy, Fasto Chris Oyakhilome ya yi magana kan gobarar da ta tashi a hedikwatar cocin da ke Legas. Faston ya ce za su sake gina babba.
Rahotanni sun bayyana cewa hedikwatar cocin Christ Embassy da ke unguwar Oregun a Ikeja a jihar Legas ta kama wuta a ranar Lahadi 23 ga watan Yuni.
Rahotanni sun ce wasu da ake zargin sojojin ruwa ne sun hallaka wani dan sanda a birnin Legas. Lamarin ya auku ne dai bayan gardama ta barke a tsakaninsu.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
Hukuma mai kula da zirga zirgar abubuwan hawa a Legas (LASTMA) ta kwace motoci 40 yayin wani samame da ta kai a jihar. Ta ce motocin na kawo cunkoso.
Najeriya ta sake babban rashi bayan rasuwar Hajiya a kasar Saudiyya mai suna Ramota Bankole wacce ta kasance jajirtacciya a jam'iyyar APC da ta rike mukamai.
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da kama wani matashi mai shekaru 35 bayan ya yi yunkurin kwace tasin da ya hau a hanyar filin jirgin saman jihar.
Jihar Legas
Samu kari