Jihar Legas
Imisi ta lashe BBNaija zango na 10 da 42.8% na kuri’u, ta tafi da kyautar Naira miliyan 150, mafi girma a tarihin shirin, bayan makonni 10 ana fafatawa.
Farashin gas ɗin girki ya tashi zuwa ₦25,000 bayan ƙarancin kayayyaki sakamakon yajin aikin PENGASSAN, yayin da Dangote da NLNG ke ƙoƙarin ƙara samar da LPG.
Masu sayar da man Dangote sun gaza rage farashi duk da karɓar fetur a N820 ba tare da kuɗin sufuri ba, yayin da yawancin gidajen mai ke ci gaba da sayarwa a kan N865
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Matatar Dangote ta yi tayin biyan albashi ga ma'aikatan da ta kora saboda zargin cin amana. Sai dai kungiyar PENGASSAN ta ki amimcewa da bukatar matatar.
An tabbatar da rasuwar fitaccen jarumin masana'antar Nollywood, Duro Michael bayan shafe tsawon lokaci yana fama da jinya, jarumai sun fara alhini.
Shugaba Bola Tinubu ya ce soke bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun 'yancin kai ya ba shi hutu sosai, yayin da ya kaddamar da cibiyar Wole Soyinka a Legas.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci ba mata dama a siyasa da kuma harkokin kasuwanci inda ya tuna sauyin da ya kawo lokacin da yake gwamnan CBN.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin kira ga 'yan Najeriya. Shugaba Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su daina yin kalamai marasa kyau a kan kasar.
Jihar Legas
Samu kari