Jihar Legas
Rundunar yan sanda ta tabbatar da rasuwar DPO ta caji ofis din Festac da ke Legas, CSP Matilda Ngbaronye bayan an mata tiyata a wani asibiti ranar Juma'a.
Gwamnatin Jihar Lagos ta rushe kasuwar Costain da ke jihar, inda ta kori ‘yan kasuwa da dama tare da lalata kadarori masu darajar miliyoyin naira.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen kasa ta Najeirya ta tabbatar da cewa Jarumi Shawn Faqua ya kama tarihin zama na farko da aka daura aurensa ana cikin tafiya a jirgi.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bukaci 'yan Najeriya su rika sayen kayayyakin da aka kera a gida domin samar da ayyukan yi.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa fitaccen Ɗan Kasuwa a Najeriya, Alhaji Ali Oladeinde Akinyele ya mutu bayan ya sha fama da doguwar jinya a Lagos.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
Sarakunan Najeriya sun yi taron majalisar kolin sarakunan gargajiya a Legas. Sultan ya yi magana kan hadin kan kasa yayin da gwamnoni suka nemi ba sarakuna yanci.
Jihar Legas
Samu kari