Jihar Legas
Wasu daga cikin jagoroin kungiyoyin da ke gudanar da zanga-zanga sun bayyana janyewarsu bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabin neman tattaunawa.
Jagororin matasa sun sanar da janye zanga-zangar da suke yi a yankin Ojota da ke jihar Legas bayan Shugaba Bola Tinubu ya gabatar da jawabi a safiyar Lahadi.
Wasu matasa sun tarwatsa masu zanga-zanga a yankin Ojota da ke jihar Lagos da cewa ai Shugaba Bola Tinubu ya riga ya yi jawabi ga 'yan kasar kan matsalar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Duk da yadda aka samu tashe-tashen hankula a wasu jihohin kasar nan saboda zanga-zanga, jama'a sun fara taruwa a Legas domin fara tattakin matsin rayuwa.
Yayin da ake sa ran fara zanga-zangar gama gari a fadin Najeriya daga yau Alhamis 1-10 Agusta, 2024, wani lauya, Ebun Olu Adegboruwa ya nemi a rage kwanakin fita.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta shirya aiwatar da umarnin kotu wanda ya tilasta takaita zanga-zanga a wasu wurare. Za a fara zanga-zangar ne dai a ranar Alhamis.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Legas ta bayyana cewa jami'an sashin kwance bom sun yi nasarar kwance wani abun fashewa da aka jefar a bakin titi a Ikeja.
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Jihar Legas
Samu kari