Jihar Legas
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode, ya nesanta kansa da zargin cewa ya taba alakanta Shugaba Bola Tinubu da kisan wata yar takara a Lagos.
Amurka za ta buɗe sabon ofishin jakadancinta na $537m a Legas zuwa 2028; mutum 2,500 suna aiki a wurin duk da fargabar korar ƴan Najeriya daga Amurka a yau 2026.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan makomar ya'ya mata a Najeriya da Afrika. Ya yi suka ga maza masu dukan mata da auren wuri ga mata a Najeriya.
Mai martaba Muhammmadu Sanusi II ya halarci wani taro da aka yi a jihar Legas. Sarakuna sun hadu sun tattauna batutuwan da sukashafi yancin dan Adam.
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
Otunba na Legas kuma Lisa na Ife, Adekunle Ojora, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya kasance mahaifi ga matar tsohon gwamnan Kwara, Bukola Saraki.
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta sanar da kara kudin litar man fetur daga N699 zuwa N799. Dangote ya kara kudin mai ne bayan bukukuwan karshen shekara.
Kotun kolim Najeriya ta yi fatali da karar da aka shigar gabanta, ana neman dawo da shari'ar Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya kan kisan Kudirat Abiola.
Nazarin dambarwar siyasar 2027 a jihohin Kano, Rivers, da wasu jihohi 3 gabanin 2027; sauya shekar Fubara da dambarwar Abba Kabir Yusuf da Kwankwaso a Kano.
Jihar Legas
Samu kari