Jihar Legas
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matsalar talauci ta zama tuwan dare mai game duniya kuma ba a Najeriya kadai ake fama da ita kawai ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yadda wasu yan kasa ke lalata tattalin Najeriya wajen kai hari kan turakan wutar lantarki da titunan jirgin kasa.
A yayin da al'ummar Musulmi za su gudanar da Sallar Idin bana a yau Lahadi, fadar shugaban kasar Najeriya ta ce Bola Tinubu zai gudanar da burin Sallarsa a Legas.
Wasu 'yan bindiga da ake ganin masu garkuwa da mutane ne sun yi savuwar aika-aika a jihar Legas. 'Yan bindigan sun sace manajan darakta na kamfani.
Duba da halin matsin rayuwa da ‘yan Najeriya ke fuskanta ga kuma sallah babba na tunkarowa, wani malamin addinin musulunci, Dr Tajudeen Adebayo ya shawarci musulmi.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Yammacin Najeriya bayan mutuwar Rotimi Akeredolu.
Watanni hudu bayan mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma sun saka labule a Gidan Legas da ke Ikeja a jihar Legas.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da jirgin farko na kaya daga tashar tsandauri ta Dala Inland da ke Kano zuwa tashar APM ta Apapa a Legas wanda minista Alkali ya yi.
Jihar Legas
Samu kari