Jihar Legas
Wasu matasa sun tarwatsa masu zanga-zanga a yankin Ojota da ke jihar Lagos da cewa ai Shugaba Bola Tinubu ya riga ya yi jawabi ga 'yan kasar kan matsalar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Duk da yadda aka samu tashe-tashen hankula a wasu jihohin kasar nan saboda zanga-zanga, jama'a sun fara taruwa a Legas domin fara tattakin matsin rayuwa.
Yayin da ake sa ran fara zanga-zangar gama gari a fadin Najeriya daga yau Alhamis 1-10 Agusta, 2024, wani lauya, Ebun Olu Adegboruwa ya nemi a rage kwanakin fita.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta shirya aiwatar da umarnin kotu wanda ya tilasta takaita zanga-zanga a wasu wurare. Za a fara zanga-zangar ne dai a ranar Alhamis.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Legas ta bayyana cewa jami'an sashin kwance bom sun yi nasarar kwance wani abun fashewa da aka jefar a bakin titi a Ikeja.
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana cewa zanga-zanga da ƴan Najeriya ke shirin gudanarwa ba za ta dakatar da Aikinta a tashar jirgin ruwan Apapa ba.
Rahotanni sun nuna cewa ana ci gaba da shirye-shiryen fara gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya. An bayyana jerin wuraren da za a gudanar da ita.
Jihar Legas
Samu kari