Jihar Legas
Shugaban majalisar dokokin jihar Legas, Mudashiru Ajayi Obasa, ya saƙe samun nasarar zama kakakin majalisar karo na uku kenan a jere tun nasara ta farko a 2015.
Wata mata mai suna Maria Ahmadu da jami'an 'yan sanda suka kama a Legas bisa tuhumarta da laifin siyar da jaririnta, ta ce bukatuwar iyali ce ta sanyata aikata.
Kotun tarayya da ke zamanta a Lagos ta tasa keyar wani dan Amurka mai suna Donn Perkins zuwa gidan gyaran hali na Ikoyi bisa zargin shigo da makamai Najeriya.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a jihar Legas ta yi fatali da karrraki biyu na jam'iyyun APC da APP wanda suka ƙalubalanci nasarar gwamna Sanwo-Olu.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya umarci baki ɗaya kwamishinoni da hadimansa su bayyana ainihin abinda suka mallaka sannan su sauka daga kan kujerun.
Shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana yadda shugaba Buhari ya hana shi fasa ginin matatar man fetur da ke Lagos, ya ce shi ya ba shi kwarin guiwa.
Shugaban kamfanin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote, ya ce sabuwar matatar man fetur din da aka kammala za ta samar da dumbin ayyuka yi ga 'yan Najeriya.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya yabawa shugaban kamfanin Dangote, Aliko Dangote bisa kirkirar matatar mai a Najeriya musamman jihar Lagos a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Lagos don kaddamar da matatar mai ta shahararren dan kasuwa Aliko Dangote, wanda shi ne yake shugaban kamfanin.
Jihar Legas
Samu kari