Jihar Legas
Wasu ƙananan yara guda biyu sun riga mu gidan gaskiya a jihar Legas bayan katanga ta rufto akan gidansu a dalilin ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka yi.
Bayan cire tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayu, man fetur ya yi karanci a kasar kafin daga bisani ya yi tsada yadda 'yan kasar ba sa iya siya.
JIhohi biyar ne hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta bayyana cewa sun fi kowace jiha a Najeriya sayen kayayyakin abinci da tsada. Cikin jihon akwai jihar Kwara.
Babban mai kula da majami'ar Redemption Christian Church of God RCCG,Rabaran Fasto Enoch Adeboye ya musanta zargin cewa ya na amfani da kwankwamai a majami'arsa
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Rahotanni sun ce Shugaban kasa Bola Tinubu na duba yiwuwar daura tsohon gwamnan jihar Lagas, Akinwunmi Ambode, a matsayin sanatan Lagas da sauke wanda ke kai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu da gwamnan Enugu Peter Mbah na fuskantar ƙalubale saboda ƙararsu da aka kai kotun sauraron ƙararrakin zaɓe kan batun.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai ta MURIC ta soki gwamnatin jihar Lagos da tauyewa Musulmai dalibai da malamai damar gudanar da sallar Juma'a a, ta nemi a yi gyara
Jihar Legas
Samu kari