Jihar Legas
Yanzu muke samun labarin mummunan hadarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da yawa bayan da motoci biyu suka yi karo. Ya zuwa yanzu, ana ci gaba da bincike.
Wata Hajiya ƴar Najeriya da ta fito daga ƙaramar hukumar Oshodi ta jihar Legas ta riga mu gidan gaskiya a ƙasar Saudiyya bayan an kammala aikin Hajjin bana.
Najeriya kasa mai tarin albarkatu kuma ta shahara a Afrika wurin kasuwanci. Hakan yasa ta mallaki wasu daga cikin manyan kasuwannin da ke samarwa Afrika kaya.
Kungiyar masu adaidaita sahu reshen Ajah da ke jihar Lagos sun shafe kilomita 757 musamman daga Lagos zuwa Abuja don karrama shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta buƙaci Amarah Kennedy, ya gaggauta miƙa kansa kan zargin yaɗa Hotuna marasa kyau na wata mata barazawara a soshiyal midiya.
'Yan Najeriya sun shiga mamakin yadda Bola Tinubu na Najeriya ke wasa da jikokinsa a wani yanayi mai daukar hankali. Sun bayyana martani mai daukar hankali.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bar birnin Legas a ranar Lahadi, 2 ga watan Yuli, zuwa Abuja, bayan shafe kwanaki 4 yana hutun babbar sallar Idi a Legas
A ranar Alhamis, 29 ga watan Yuni, gwamnatin jihar Edo ta sanar da cewar za ta karrama Aminat Yusuf, dalibar da kafa tarihin da ba'a taba ba a jami'ar LASU.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda Bola Ahmad Tinubu, shugaban Najeriya ya kai ziyara ga Oba na Legas a fadarsa. Wannan na zuwa a zamansa da yake a Legas.
Jihar Legas
Samu kari