Jihar Legas
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ana kan hanyar fita daga wahalar rayuwa duk da ana shan wahala a yanzu. Tinubu ya ce sai an dauki lokaci kafin samun gyara.
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta shiga tsakani domin kawo karshen dambarwar da ke tsakanin kungiyar kwadago da kamfanin wutar lantarki.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci hazo da ruwan sama a wasu jihohin Najeriya daga ranar Litinin, 11 zuwa Laraba 13 ga watan Nuwamba.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan halayen wasu alkalai da ke hukuncin zalunci inda ya ce su tuna ranar da Allah zai tsayar da su a ranar gobe.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ta hannun kwamishinan shari'a ya ba da umarnin sakin fursunoni 55 daga gidan gyaran hali domin rage cunkoso.
Wani jami'in dan sanda ya rasa ransa bayan wani hatsarin mota ya ritsa da shi a jihar Legas. Dan sanda ya rasu ne bayan ya makale sakamakon hadewar wasu motoci.
Rahotanni sun bayyana cewa jiragen ruwa dauke da jimillar lita miliyan 101.9 na man fetur sun iso Najeriya. Hukumar NPA ta yi karin bayani kan sauke kayan.
Kungiyar makarantu masu zaman kansu ta yi alkawarin ɗaukar nauyin karatun yaran zanga zanga da aka kama. Ta yi alkawari wa yaran ne bayan an sake su.
Wata kotu a Ikeja babban birnin jihar Legas ta yankewa malamin da aka kama yana lalata yarinya hukuncin ɗaurin rai da rai, alkali ya ce ya ci amanar da aka ba shi.
Jihar Legas
Samu kari