Jihar Legas
Shugaba Bola Tinubu ya kadu bayan rasuwar yayansa mai suna Dakta Naheemdeen Ade Ekemode inda ya ce tabbas zai yi kewarsa ba kadan ba a rayuwarsa.
Sanata Kofowola Bucknor-Akerele wacce ta rike muƙamin mataimakiyar Bola Tinubu a jihar Lagos ta koka kan irin halin shugaban na rashin karbar shawara.
Matatar man Dangote da sauran masu tace mai sun koka kan matakin da dillalan man suka dauka na cigaba da shigo da mai daga ketare wanda ba shi da kyau.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana wasu yan siyasar Najeriya a matsayin barayi inda ya ce ya kamata mafi yawansu suna gidan yari.
Allah ya karbi rayuwar shahararren mai gabatar da shirin 'Rai Dangin Goro,' Ahmad Isa Koto. An ce ya rasu a birnin Legas bayan fama da doguwar jinya.
Matatar Dangote ta musa kamfanin NNPCL kan adadin man fetur da ta tace. NNPCL ya ce ya loda lita miliyan 16.8 amma matatar Dangote ta ce lita miliyan 111 ne.
Ab tafka asarar miliyoyi bayan gobara ta tashi a kasuwar katako ta Itamaga a Ikorodu da ke jihar Lagos yayin da mutane da dama suka rasa shagunansu.
Kamfanin mai NNPCL ya fara lodin man fetur daga matatar Dangote a ibeju Lekki Axis na Legas. An rahoto cewa motocin NNPCL sun fara dakon man a ranar Lahadi.
Mawaki Habeeb Okikiola Badmus da aka fi sani da Portable ya bayyana dalilinsa na zabgawa Fasto mari a makon jiya a Lagos da ake ta cece-kuce a shafukan sadarwa.
Jihar Legas
Samu kari