Jihar Legas
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya yi magana kan tallafin da ya samu daga wajen gwamnati yayin da yake gina matatar mai.
A cikin bidiyon, an ji wata mata ta na ihu tare da rike daya daga cikin jami’an filin jirgin inda ta zarge shi da yunkurin cin zarafinta da kuma neman cin hanci.
Wani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku a Legas ya ritsa da fasinjoji masu yawa. Jiragen guda biyu sun yi taho mu gama ne a tsakiyar wani rafi.
Majalisar dokokin jihar Legas ta dauki matakin dakatar da daya daga cikin shugabannin kananan hukumomin jihar. Ana zarginsa da yin rashin biyayya.
Wadda ake zargin ta shaida wa NDLEA cewa ta karbi kwangilar shigo da kwayoyin ne saboda tana bukatar kudin da za ta ci gaba da karatunta na digiri na biyu a Canada.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa nan gaba kadan 'yan Najeriya za su fito su rika gode masa kan matakan da ya dauka a kasar nan.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Ana zargin wani matashi ɗan shekara 30 a duniya ya daɓawa amaryarsa wuƙa har lahira bayan wata taƙaddama ta haɗa su, ya kuma banaka mata wuta a Legas.
Tsohon Ministan Sadarwa a Najeriya, Janar Tajudden Olanrewaju ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa ya rasu inda ya ce yana nan da ransa tukuna.
Jihar Legas
Samu kari